A kasar Zimbabwe 'yan sanda sun cafke wani pasto dake sayar da tikitin shiga Aljanna.
Paston mai suna Tito Wats yana amsar mutane makudan kudade kimanin dalar amurka $500 a duk mutum daya akan zai siya mashui irin Lambun da Ubangiji ya sanya Adam da Hauwa a ciki, Kawai kana mutuwa zaka tarar da abunka a can.
Wasu kuwa da bazasu iya biyan irin wadannan kudade, to suna zuba dala 2 wato $2 a rana.
A yanzu haka dai wannan pasto ya shiga hannu, inda ya bayyanawa 'yan sanda cewa ai Jesus ne yace ya riqa amsa, a ziyarar da yake kawo masa kullum a dare.
Duk da tonuwar asirinsa har yanzu wasu daga cikin Mabiyansa na koken a sakar masu Pasto