Wajen karfe biyar da rabi na yamma a tolu guest inn
karar wayace ta dame su unaisah ta mika hannu zata dauka
Me haka ne nikam ka barni haka mana bakajin wayata na kara ne ,
dan ture hannunsa tayi daga kan boobs dinta sanann ta diro daga kan gadon
tsaki taja tana faman lalubo pants dinta da rigar maman ta dake kasan dakin a wargaje
Haba unah ya da haka ? Ni fa kinga zamu fara kenan ko
,,,,
Da Allah mallam dakata na gaji da aikin gafara ba sabo
Haba nasir
CE maka akayi jiki katako ne
Tafada tana kokari. Maida kayan ta jikin ta
Nasir dake zaune tumbor haihuwar uwarsa akan gado yana binta da kallo yace
Amma unaisa yaci ace Yau na daban zaki min kinsan fa hala ne musake haduwa
Wani dogon tsaki ta sake ja kaga nasir sallameni ana kiraana a gida
Uhhhff toh shikenan jirani na dan watsa mana
Toh nikam kayi sauri kasan na sa NAWAL jira awaje
Bayn minti 7 ya fito ya sanya kayan sa,
Hannu yasa a aljihu ya zaro Abu ya mika mata
Kam bala'i haba nasir me nake gani haka,dubu uku? Sai kace karuwa
Hmmm yarinya zancen kikeso ,da da nake baki dubu daya meya cinyeki
Don' fa naga zaki tafi makaranta ne yasa na baki har uku, unaisa bakida godiyan Allah wallhi
Mtwssss,Amma ai cewa kayi in na kyale kayi sau hudu yau xAka bani kudi da dan dama
Wato anci buredi an yarda Leda ko nasir
Badamuwa
Tafada tana kokari bude kofar dakin
Nasir kuwa ko sake
kallonta baiyi ba,danna wayrsa ma yakeyi
Domin karanta wannan dadadden novel sai ku danna kan hoton download 👇dake kasa... Kuma zaka iya karantashi da kowacce irin wayar da kake da.